Bani da wani dan wasa da na fi so a farfajiyar fina-finan Hausa – Inji Maryam Booth
Ban da kowa yanzu domin wanda ya fi burgeni shine Rabilu Musa Ibro kuma ya rasu. Allah ya jikansa Amin.
Ban da kowa yanzu domin wanda ya fi burgeni shine Rabilu Musa Ibro kuma ya rasu. Allah ya jikansa Amin.
“ Na yi ma Najeriya da shugabanninta addu’a” Aisha ta ce.
Gwamnan yace duk wadanda suke aikata wannan aiki ba sa kyauta ma jihar
Buhari ya tafi hutu kasar Ingila inda yayi amfani da hakan domin duba lafiyarsa.
Addu’a ne kawai zai fi a gareshi daga gare mu baki daya.
An samo kudaden ne gidansa da ke Kaduna.
Allah ya kara wa Shugaban kasa lafiya. Amin.
Shugaba Buhari ya tattauna da Kakakin majalisa da safiyar yau
Jerry Gana yace jam’iyyar PDP ba za ta canza sunanta ba.
Tace a kullum sai tayi magana da dan uwanta Muhammadu Buhari kuma ta na da yakinin yana nan lafiya.