Dokar hana maza kara Aure: “Namiji ba dan goyo bane, abin da yake so kawai ya keyi – inji Matan Barno
“ Mafi yawancin maza suna sheke ayarsu a waje da wadansu matan bayan sun bar nasu a gida.” Aisha Tace.
“ Mafi yawancin maza suna sheke ayarsu a waje da wadansu matan bayan sun bar nasu a gida.” Aisha Tace.
Darektan kungiyar Ishaq Akintola yace tabas wannan kira ya yi daidai domin haka Kur’ani mai girma ya karantar.
Alkali Ibrahim Bako da ya yanke hukuncin hakan a garin Katsina ya ce kotun tana da ikon sauraren wannan shari'a
An nada wasu sababbin manyan sakatarori a ma'aikatun jihar
UNICEF ta ce a bayanan da ta samu na wani bincike da ta gudanar yara miliyan 1.4 na fama da ...
Gwamnan yace ko jiya Sojoji sun kama wadansu ‘yan kungiyar book Haram su hudu a jihar.
Domin mara wa wannan shiri na gwamnati baya, hukumar USAID ta tallafawa gwamnatin jihar da na’urorin gwajin ciwon ido.
Shugaba Buhari ya mika godiyarsa da irin damuwa, soyayya da kulawar da mutanen Najeriya suke yi masa
Makarfi yace yana da yakinin cewa kotun koli za ta yi adalci a shari'ar su da suka kai gabanta.
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.