Gwamna Kashim Shettima ne ya cancanci ya gaji Buhari – Dan Majalisa
Dan majalisar yace suna nan sun fara shiri domin ganin wannan buri nasu ya cika.
Dan majalisar yace suna nan sun fara shiri domin ganin wannan buri nasu ya cika.
Nuhu Abdullahi jarumi ne wanda yayi fice a shirya Fina-finan Hausa a arewacin Najeriya.
“ Mafi yawancin maza suna sheke ayarsu a waje da wadansu matan bayan sun bar nasu a gida.” Aisha Tace.
Darektan kungiyar Ishaq Akintola yace tabas wannan kira ya yi daidai domin haka Kur’ani mai girma ya karantar.
Alkali Ibrahim Bako da ya yanke hukuncin hakan a garin Katsina ya ce kotun tana da ikon sauraren wannan shari'a
An nada wasu sababbin manyan sakatarori a ma'aikatun jihar
UNICEF ta ce a bayanan da ta samu na wani bincike da ta gudanar yara miliyan 1.4 na fama da ...
Gwamnan yace ko jiya Sojoji sun kama wadansu ‘yan kungiyar book Haram su hudu a jihar.
Domin mara wa wannan shiri na gwamnati baya, hukumar USAID ta tallafawa gwamnatin jihar da na’urorin gwajin ciwon ido.
Shugaba Buhari ya mika godiyarsa da irin damuwa, soyayya da kulawar da mutanen Najeriya suke yi masa