Za a biya ma’aikata albashi kafin Sallah a jihar Kebbi
Ya ce gwamna Abubakar Bagudu na wa kowa barka da Eid-El-Fitr.
Ya ce gwamna Abubakar Bagudu na wa kowa barka da Eid-El-Fitr.
Buhari ya ce wannan shiri na bunkasa noman shinkafa anyi sahi ne domin wadata kasa da abinci.
" Mun kama 'yan ta'adda 11 dauke da bindigogi biyar, cebur 4, adduna hudu da layuka da dama."
" Aure ibada ne kuma zaman hakuri a aure ne kawai hanyar samun albarka a cikin sa."
yawan mata karuwa ya ke yi a kullum a jihar.
Manoman shinkafa 39,000 ne za su amfana daga wannan rabo a jihar Kebbi .
Lai Mohammad ya jinjinawa gwamna Bagudu kan nasarorin da jihar ta samu wajen bunkasa aiyukan noma a jihar.
Shinkafar ta tsome a cikin bakin mai.
Wutan lantarki ya inganta sannan tsaro da ci gaban kasa ya yalwata.
Mutane 12 ne suka rasa rayukan su