Ku taya Buhari da addu’a ne maimakon mutuwa da kuke kira masa – Hajiya Rakiya
Tace a kullum sai tayi magana da dan uwanta Muhammadu Buhari kuma ta na da yakinin yana nan lafiya.
Tace a kullum sai tayi magana da dan uwanta Muhammadu Buhari kuma ta na da yakinin yana nan lafiya.
Cutar na fito wa ne kamar kwantsa a idanuwar mutum wanda idan ba a dauki mataki akansa da wuri ba ...
Babu ruwan Masari da badakalar da Shema ya shiga.
Ya canji Isa Galaudu wanda ya ajiye aiki a watan Janairu.
Yace a tsawon shekaru 18 da jam’iyyar PDP ta ke mulki an kashe sama da naira tiriliyan 2
Mazauna unguwan Rigasa sun yaba wa gwamna Mal. Nasiru El-Rufai akan wannan kokari da yakeyi a jihar musamman a wannan ...
Blessing ta roki kotun da ta raba aurenta da shi mijin nata kuma ta bata ikon rike dan da suka ...
Yace karamar kujera wanda take naira 600 ta koma 1,050, inda babban kujera kuma ta koma 1500 daga 900.
Abokanan arziki da masoya ne suka ziyarci bukin sunan Murjanatu.
‘yan sandan ta kwato naira miliyan 111