Fashewar tukunyar gas ta kone kantuna 14 a Kaduna
Hadarin ya auku da misalin karfe 5:30 na yamma.
Hadarin ya auku da misalin karfe 5:30 na yamma.
A shelar da gwamnati ta yi, tayi kira ga wadanda suka nemi aikin da su je kananan hukumomin su domin ...
Mabiyan sun fito titunan ne a daidai za a ci gaba da shari'ar shugaban su a kotu dake Kaduna.
A yau ma kamar a karon farko, an hana ‘yan jarida shiga kotun domin daukar rahoton yadda shari’ar ta kaya.
A ranar Asabar ne dai mai zuwa APC za ta yi taron gangamin ta a Abuja.
Ya ce zaben shugabannin APC da aka yi na jihohi, an gina shi ne a kan tubalin toka.
Sanata Ahmed Makarfi ba boyayye suna bane a siaysar Najeriya musamman a ‘yan Shekaru baya da suka gabata.
An kama ‘yan sara suka 50 a cikin garin Kaduna
Tun da mata ta ta tafi gidan su wanka har yau ta ki dawo wa gida.
Kotun gwamnatin tarayya dake garin Kaduna ta bada belin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ramalan Yero