An cafke limamin cocin da ya damfari mai takaba naira miliyan 500
Ana dai ci gaba da binciken sa, kamar yadda Kwamishinan ‘Yan sandan jihar, Danmalam Mohammed ya jaddada.
Ana dai ci gaba da binciken sa, kamar yadda Kwamishinan ‘Yan sandan jihar, Danmalam Mohammed ya jaddada.
Rundunar ta bayyana wa Premium Times haka a ranar Talata din nan.
Wasu tsirarun mutane suna gudanar da zanga-zangar kira ga shugaban kasa ya sauka daga kujerar mulkin Najeriya a Abuja.
Kwanciya a katifar da bai kamata ba na kawo ciwon baya.
Hakan yakan sa akamu da wasu matsaloli da ya shafi lafiyar jikin mutum.
Ya ce yanzu haka ribar da suke samu ya fi kudaden da suke kashewa wajen gyara taragon jiragen.
Daga karshe yayi kira ga iyaye su sa ido kan ya’yansu.
Wannan watanda ta mambobin tarayya ce, babu sanatoci a ciki.
Kamfanonin 30 da ake neman shugabannin na su, sun hada da:
Ministan ya ce za su horar da su a karamar hukumar Bama, dake jihar Barno.