Majalisar dokokin Kano ta haramta wa makarantu masu zaman kansu ƙara kuɗin makaranta sakakai
A cewar ɗan majalisar, waɗannan tanade-tanade na cikin ƙoƙarin daidaita tsari da ɗaga darajar ilimi a faɗin jihar Kano.
A cewar ɗan majalisar, waɗannan tanade-tanade na cikin ƙoƙarin daidaita tsari da ɗaga darajar ilimi a faɗin jihar Kano.
Sanatan ya sanar da ficewarsa ne a cikin wata wasiƙa mai kwanan wata 3 ga Agusta, wadda ya aika wa ...
Malam Aminu Magaji ya ce ya tuntubi jami'in 'yan sanda na Bakori da kuma jami'an Katsina Community Watch Corps yayin ...
Sheikh Gumi ya bayyana hakan ne yayin da ake ci gaba da muhawara kan rawar da ya kamata malaman addini ...
Ribadu ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a wajen bikin yaye rukuni na farko na dakaru masu gadin dazuka ...
Arewacin Najeriya ya kasance cikin yankunan da suka fi fuskantar ƙalubalen ƙarancin manyan cibiyoyin lafiya
A watan Afrilun 2019, Adam Zango ya sanar da aurensa da Safiya Umar, wadda aka fi sani da Sufy, 'yar ...
Dangane da batun mayar da makarantun mishan ga masu su, Ajayi ya ce shugaban ya bayyana wa bishop-bishop cewa wannan
Tsohon mataimakin shugaban ƙasar ya kuma ƙaryata duk wani yunƙuri na rage gudunmawar da ya bayar a gwamnatin Obasanjo.
Hukuncin ya ba Atiku damar ci gaba da zama mataimakin shugaban ƙasa har zuwa ƙarshen wa'adin gwamnatin a shekarar 2007