Jam’iyyar APC zata shiga tsakanin rikicin majalisar dattijai da Hameed Ali
Kakakin jam’iyyar Bolaji Abdullahi ne ya sanar da hakaan a wata takarda da ya saka ma hannu yau.
Kakakin jam’iyyar Bolaji Abdullahi ne ya sanar da hakaan a wata takarda da ya saka ma hannu yau.
Malami yace ofishinsa ta rubuta ma majalisar dattijai haka itama.
Adeyeye ya ce jami’yar PDP na bangaren Makarfi ba za ta sauka ba domin ba ita ta nada kanta ba.
Kwamishinan rundunar ‘yan sandar jihar Muhammed Abdulkadir ya sanar wa manema labarai
Kotu na tuhumar Andrew Yakubu da wawushe wasu kudade da ya kai naira biliyan uku.
yanzu haka kudin buhun taki ya sauka zuwa 5,500 daga 9,000.
gwamnati na kokarin ganin ta shawo matsalolin da ake ta fama dashi a wajen hako ma’adinai a kasa Najeriya.
Seriake ya fadi hakan ne lokacin da yake ganawa da manema labarai ranar Lahadi a Abuja.
Janar David yace bai ga dalilin da zai sa wai ace maganar saka riga ya zama abin tada hankali ba.
El-Rufai yayi hakan ne domin mutane su ga kamar abin kirkine yayi