DA DUMI-DUMI: An kara wa sojoji 6000 masu yaki da Boko Haram mukamai
Tun cikin 2009 ne sojoji ke faman yaki da Boko Haram, a lokacin da ‘yan kungiyar su ka fara sunkuru.
Tun cikin 2009 ne sojoji ke faman yaki da Boko Haram, a lokacin da ‘yan kungiyar su ka fara sunkuru.
Sun ce sun shirya wannan zanga –zanga ne don gwamnati ta gaggauta daukan mataki kan matsalar.
Alpha Conde na kasar Guinea ya shirya wa Buhari addu'oi na musamman.
Rahoton ya ce gwamnati ta bayar da muhimmanci sosai a kan masu hayayagar kafa Biafra.
Ghali yayi hasarar wayoyin sama da naira miliyan 2 a wannan sata.
Zumuncin da ke tsakanin kasar Jamus da Najeriya mai karfi ne.
Bayanin ya kara da cewa an kuma harbe wata ‘yar-kunar-bakin-wake a Kofar shiga Jami’ar Maiduguri.
An kori ‘yan sanda 3 saboda laifin damfarar naira 200,000
Har yanzu dai gwamnati bata ce komai akai ba.
“ Saboda haka ya dace ace akwai wani nasu a cikin kwamitin.” Inji Ishaq