Wasu dauke da bindiga sun kai hari Unguwan Apo dake Abuja
Ko da yake kafin su aikata abin da ya kawo su ‘yan sanda sun kawo dauki in da suka fatattaki ...
Ko da yake kafin su aikata abin da ya kawo su ‘yan sanda sun kawo dauki in da suka fatattaki ...
Mutanen jihar Katsina da su ka tattauna da PREMIUM TIMES akan wanna sabuwar doka sun ce iri wannan doka bai ...
Mata sukan taru a gidajensu domin gudanar da irin wadannan addu’o’I ga shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Na gaji da amsa tambayoyi da ga abokanaina a lokacin da nake karami a kauyen mu.
Ogirima ya fadi irin illolin da aiki da likitocin da basu kwareba kan kawo ga mara lafiya.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya na kasar Ingila inda yake hutu da ganin likitoci kan lafiyarsa.
Sadiq ya ce ana tuhumarsa ne saboda ya yi ma Kwankwaso waka
Sadiq ya musanta hakan inda yace ana muzguna masa ne saboda kawai yayi wa tsohon gwamnan jihar Rabiu Musa kwankwaso ...
Bayan haka kuma gidan jaridar ta ce Tinubu na nazarin ko zai canza sheka zuwa jam’iyyar PDP.
Wadanda suka amfana daga wannan shiri sun hada da manoman kananan hukumomin Argungu, Bagudo, Augie, Kangiwa, Kalgo da Yauri.