Mata a jihar Bauchi sun fito a gidajensu domin yi wa Buhari addu’a
Mata sukan taru a gidajensu domin gudanar da irin wadannan addu’o’I ga shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Mata sukan taru a gidajensu domin gudanar da irin wadannan addu’o’I ga shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Na gaji da amsa tambayoyi da ga abokanaina a lokacin da nake karami a kauyen mu.
Ogirima ya fadi irin illolin da aiki da likitocin da basu kwareba kan kawo ga mara lafiya.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya na kasar Ingila inda yake hutu da ganin likitoci kan lafiyarsa.
Sadiq ya ce ana tuhumarsa ne saboda ya yi ma Kwankwaso waka
Sadiq ya musanta hakan inda yace ana muzguna masa ne saboda kawai yayi wa tsohon gwamnan jihar Rabiu Musa kwankwaso ...
Bayan haka kuma gidan jaridar ta ce Tinubu na nazarin ko zai canza sheka zuwa jam’iyyar PDP.
Wadanda suka amfana daga wannan shiri sun hada da manoman kananan hukumomin Argungu, Bagudo, Augie, Kangiwa, Kalgo da Yauri.
Janar Sani yace ya yi wannan ziyara ne domin jinjina ma gidan jaridar saboda kololiyar kwarewa da ta nuna a ...
Buhari ya kira sarkin Katsina din ne yau daga birnin Landan.