Gwamnan Ortom ya kori makiyaya daga garin Tombo-Mbalagh saboda far wa mazauna garin da sukeyi
Kwamishinan rundunan ‘yan sandan jihar Bashir Makama ya tabbatar da mutuwar mutane 6.
Kwamishinan rundunan ‘yan sandan jihar Bashir Makama ya tabbatar da mutuwar mutane 6.
Ba mu gamsu da damar da Hameed Ali ya nema ba.
Yanzu dai za’a kaisu kotu domin yanke musu tara da kuma hora su.
Masarauta 150 suka halarci taron domin samun matakan da za su shawo kan matsalar mutuwan uwaye mata da yara da ...
Sanata Shehu yace kamata ya yi a fara karantar da daluban makarantun firamari da sakandare tarihin yadda akayi bautar bayi ...
an samu rahoton aukuwar auren wasa tsakanin wasu daliban makarantar guda biyu.
Awoyi bayan sanar da kashe wadansu makiyaya biyu a Anguwan Yashi dake karamar hukumar Jema'a, kudancin Kaduna an sake tsinto ...
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Mahmuda Aliyu Shinkafi ya canza sheka zuwa jam'iyyar APC. Mahmuda ne dan takaran gwamnan jihar a ...
An kama mutane 9 a dililin hakan.
Rarara ya kuranta sannan ya yabi Buhari kuma ya yi masa addu'ar samun karin lafiya.