Yadda Jami’an tsaro suka yi yunƙurin kama El-Rufai a filin Jirgin Abuja, magoya baya kuma suka yi tsayin daka suka hana
Haka kuma, EFCC da Hukumar ICPC na gudanar da bincike kan zarge-zargen cin hanci da rashawa da suka shafi Mista ...
Haka kuma, EFCC da Hukumar ICPC na gudanar da bincike kan zarge-zargen cin hanci da rashawa da suka shafi Mista ...
Ta kuma ce yawan da suka yi wa allurar rigakafin ya zama alama ga kokarin da gwamnati ke yi wajen ...
Ambasada Yusuf ya taɓa zama sakataren har sau biyu n tawagar gwamnatin tarayya a shekarar 2012 da 2013.
Wannan sako na kunshe ne a wani takarda da jami'in yada labarai na rundunar Sani Uba ya fitar ranar Laraba.
Jami’an tsaro sun sanar da ceto wasu da aka yi garkuwa da su daga daji tare tarwatsa maɓoyar yan ta’addan ...
halin yanzu, EFCC da ICPC na gudanar da bincike kan zarge-zargen cin hanci da rashawa da ake yi wa El-Rufai ...
Sabon kudirin na neman a wajabta wa Sakataren Harkokin Wajen Amurka ya hana Kwankwaso biza, ya daskarar da kadarorinsa, tare ...
Farfesa Sabo ya kuma sanar da Mai Martaba cewa an kafa FBIU, Kaduna, a shekarar 2022 ta hannun Farfesa Adamu ...
Ya kuma buƙaci jama’a da su ci gaba da bai wa ’yan sanda sahihin bayanai a kan lokaci domin taimakawa ...
Mun yi murna sosai da motocin dakon kaya da suka shafe watanni a bakin iyaka suka fara shiga cikin Najeriya,” ...