Kashi 90 bisa 100 na maniyyata hajjin bana da ga jihar Taraba manoma ne
“ Hukumar ta kama wa maniyyatan jihar gidaje kusa da harami.
“ Hukumar ta kama wa maniyyatan jihar gidaje kusa da harami.
Moshood ya ce babu takarda ko da daya ne da ke da kowani irin bayanai akan kasafin kudin 2017.
maganin ba na cutar bane.
" Za mu dakatar da yi wa mutane rajistan katin zabe gab da a fara zaben 2019."
Ya yi tsokacin cewa rashin kyakkyawar sadarwa da fahimtar juna akasari ke haddasa rigingimun Fulani da makiyaya.
Za’a ci gaba da sauraron karan ne ranar 4 ga watan Mayu.
Janar Sani fadi hakanne a wata sako ta musamman daga babban hafsan sojin, janar Buratai wanda ya saka wa hannu.
Mai karbar belin na biyu ya kasance Bayahude ne, tunda Nnamdi Kanu adddinin Yahudawa ya ke bi.
Ita dai wannan Zabuwar anyi siyo ta akan naira 1,300.