‘Yan bindiga a jihar Neja sun kashe manoma 7, sun ƙone buhun masara 50
Ya ce a yanzu manoma a Mariga cike suke da fargabar zuwa su girbe amfanin gonarsu saboda kisa da sace ...
Ya ce a yanzu manoma a Mariga cike suke da fargabar zuwa su girbe amfanin gonarsu saboda kisa da sace ...
Wannan wallafa da yayi ta samu masu martani 24,000 da masu tsokaci 1,400 da wadanda suka sake yadawa (reshares) 7,100
A rahoton, an bayyana cewa aƙalla an bayar da cin hancin da ya kai Naira biliyan 721 ga ma'aikatan gwamnati ...
Ranar Laraba dai PREMIUM TIMES ta ruwaito cewa Gwamnatin Najeriya ta toshe kafar cinikin kuɗi na tsarin Binance, wanda da ...
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Barno, ya raba kuɗaɗe da kayan abinci ga wasu zaratan 'yan sa-kai su 810, waɗanda ...
Gidan Talbijin na Aljazeera ya ruwaito cewa an saki Salem Bazoum bisa wasu sharuɗɗa da Kotun Sojoji ta gindaya.
Johann na Afrika ta Kudu wanda shi ne na ɗaya yanzu a Afrika, ƙasaitaccen mai sayar da kayan alatu da ...
Mutunta ƙimar ɗan Adam, dimokraɗiyya da tausayin ɗan Adam duk sun kau daga zukata a duniya, sai dai ƙarya kawai." ...
Gwamnatin Kaduna ta ce harkar Ilimi na daga cikin abubuwan da wannan gwamnati za ta fi maida hankali akai.
A wani sabon rudani dangane da rikicin da ya biyo bayan juyin mulkin sojoji a Nijar, kasashen Burkina Faso,