Sako ga kabilar Igbo: Mun Baku watanni uku ku fice daga yankin arewa, ko ku dandana kudar ku – Hadaddiyar Kungiyoyin Matasan Arewa
Kungiyoyin sun ce sun gama shiri kaf kuma babu wanda zai hana su aiwatar da wannan shiri na su.
Kungiyoyin sun ce sun gama shiri kaf kuma babu wanda zai hana su aiwatar da wannan shiri na su.