RUWA DA ISKA: Mutum daya ya rasu, gidaje 100 sun lalace a Daura
Jami’an gwamnati da dama da suka je wurin sun ce za a kai musu daukin gaggawa.
Jami’an gwamnati da dama da suka je wurin sun ce za a kai musu daukin gaggawa.
An dawo wa Saraki da jami'an tsaron sa biyar ne kacal.
Daura da sauran garuruwan da ke kewaye da garin duk babu wutar lantarki.
Wasu jihohin, an ba hammata iska ne, wasu kuma kone-kone akayi, sannan har kisa anyi a zaben APC din.
Yau Asabar kenan Shugaba Buhari za su yi zaben shugabannin jam’iyyar APC na mazabar su ta Mazabar Kofar Baru 3 ...
Hakan zai tabbata ne kawai muddin aka kasa gudanar da cikakken taron gangamin jam’iyya.
Ko da yake bai ce komai ba akai, ana sa ran zai amince ya tsaya takarar a 2019.
Matasan sun yaba wa gwamna Aminu Masari
" Da ace farashin ciyawa ko kuma wani abu zai taba lafiyar shanun sa da zai dawo da wuri domin ...
PREMIUM TIMES ta samu cikakkun bayanan yadda aka yi wannan harkalla a asirce ta asusun Maina.