Tinubu ya nemi amincewar Majalisa kan nadin Lamido Yuguda a matsayin mataimakin gwamnan CBN
Sanarwar ta fito ne daga Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai da Tsare-tsare, Bayo Onanuga, a ...
Sanarwar ta fito ne daga Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai da Tsare-tsare, Bayo Onanuga, a ...
“Daga ɓangarenmu, za mu tabbatar da ci gaba da yin tsare-tsare da tabbatar ba a samu wata tangarɗa ba. Matakin ...
Shugaban ƙasar ya ce, duk da irin raɗaɗin da sauye-sauyen ke tatttare da shi a farko, sun zama dole matuƙar ...
Sannan bankin ya ce, wannan mataki ne da zai taimaka wa al’umma wajen rungumar hanyar hada-hadar kuɗi ta intanet.
CBN ya kamata ya soke wannan kudin da yake karɓa kawai da saka kuɗin zuwa asusun IBAN na NAHCON a ...
Sannan rahotanni sun nuna cewa an samu raguwar hauhawar farashi zuwa kaso 20.12% a watan Agusta daga kaso 21.88%
Izuwa shekara mai zuwa, hasashen da muke yi na biliyoyin daloli ne daga hannun ‘yan Najeriya mazauna ƙetare
A kan zargin da wasu suka yi cewa an nada daraktoci 16 daga wani yanki daya, Abdullahi ya ce wannan ...
A 18 ga watan Maris ɗin 2025 ne muka sanar da ƙwace kadarori 4,794 da ke unguwannin Central Area, Garki ...
Ɓangaren man fetur, an samu raguwar shigo da shi da kaso 32.3% zuwa Dala biliyan 14.06 a yayin da ɓangaren ...