Mun ba Osinbajo kwanaki 10 ya kama Nnamdi Kanu- Kungiyar Matasan Arewa
Majalisar matasan ta ce idan ya fi karfin gwamnati su bai fi karfin su ba.
Majalisar matasan ta ce idan ya fi karfin gwamnati su bai fi karfin su ba.
Kotu ta daure Ibrahim Mohammed zuwa lokacin da za ta yanke hukunci akan haka.
Kafin rasuwar sa, ya hadu da lalurar makanta tun kimanin shekaru goma da suka shude.
Hassan Danbaba ya ce Inuwa AbdulKadir ba da bane bawa ne domin kakansa siyansa akayi.
“ Duk shugaban kasar da suka gabata sun yi irin haka, wasu ma sukan yi tafi ne da jirage har ...
Bayan haka kuma kungiyoyin sun ce mutanen arewa zasu karbi mallakin duk kaddarorin yan kabilar idan suka tashi.
“ Saboda haka gwamnati ta yi shirin gina sabbin gidan yari domin sai dai a daure dukkan mu idan fa ...
A cikin ‘yan shekarun nan, an rika amfani da yunkurin Biafra tun daga hanya ta lalama da kuma nuna damuwa, ...
Kuma mu har yanzu muna kan bakar mu sannan babu abinda zai sa a zubar da jinin wani akan haka.
Ƙungiyoyin sun ba 'yan arewa da ke zaune a yankin wa'adin nan da ranar 1 ga watan Oktoba su fice ...