SANKARAU: Gwamnati ta aika da ma’aikatan kiwon lafiya da magunguna jihohin Arewa
A tsakanin watan Nuwamba zuwa Afrilu mutane da dama sun rasa rayukansu a dalilin yaduwar cutar.
A tsakanin watan Nuwamba zuwa Afrilu mutane da dama sun rasa rayukansu a dalilin yaduwar cutar.
" Rayuwa da mutuwa duk na Allah ne amma shugaban kasa na matukar neman hutu yanzu.
Sunday Umaru yana da aure da ‘ya’ya.
Kawancen Majalisar dattijai da fadar shugaban kasar ya tabarbare a dan kwanakinnan.
Ndume yayi kokarin ganin hakan ya yiwu amma har yanzu ana ta kai ruwa rana akan maganar Ibrahim Magu din.
Shi Zubairu da ake zargi da aikata wannan mummunar aiki ya ki amincewa da zargin.
Dogara ya fadi hakanne da yake ganawa da editocin gidajen jarida a majalisar wakilai.
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.
Ita Enang yace Majalisar dattijai ba majalisa bace wanda za’ayi wasa da ita.
An rahoton cewa minista Hadi Sirika ya ce zai ajiye aiki idan har ba'a gama aikin nan da makonni 3 ...