Jama’atu ta gudanar da Addu’o’I ta musamman ga Buhari
An gudanar da Addu’o’in ne a garin Miga dake jihar Jigawa.
An gudanar da Addu’o’in ne a garin Miga dake jihar Jigawa.
Yace komai zai canza kuma sune za suyi dariya daga karshe.
PDP tace Jam’iyyar APC na yi mata zagon kasa akan wannan rikici.
Kotun tayi watsi da hukuncin da wata kotu ta yanke na tabbatar wa Ahmed Makarfi da shugabancin jam’iyyar.
3 daga cikin ‘yan kunar bakin waken wanda mata ne sun tada nasu bamabaman ne a kusa da tashan motar...
Yace shekaru uku Kenan yana fama da matsaloli wanda ya tabbatar masa cewa itace sanadiyyar fadawarsa wadannan matsaloli.
Ya shawarci mata da su rage cin naman shanu domin shima yana iya kawo cutar.
Matan sun fito daga unguwanin Hotoro, Kawo, Kawon Mallam da Kawon Maigari ne.
Leo ogor yace ko dayake sun ga Buhari ya na dariya da bakin nasa wanda hakan ya musu dadi amma...
Ofishin ta tabbatar da wannan tattaunawa sannan ta ba da bayanani akan abubuwan da Trump da Buhari suka Tattauna akai.