Dokar hana maza kara Aure: “Namiji ba dan goyo bane, abin da yake so kawai ya keyi – inji Matan Barno
“ Mafi yawancin maza suna sheke ayarsu a waje da wadansu matan bayan sun bar nasu a gida.” Aisha Tace.
“ Mafi yawancin maza suna sheke ayarsu a waje da wadansu matan bayan sun bar nasu a gida.” Aisha Tace.
Darektan kungiyar Ishaq Akintola yace tabas wannan kira ya yi daidai domin haka Kur’ani mai girma ya karantar.
Alkali Ibrahim Bako da ya yanke hukuncin hakan a garin Katsina ya ce kotun tana da ikon sauraren wannan shari'a
Gwamnan yace ko jiya Sojoji sun kama wadansu ‘yan kungiyar book Haram su hudu a jihar.
Shugaba Buhari ya mika godiyarsa da irin damuwa, soyayya da kulawar da mutanen Najeriya suke yi masa
Makarfi yace yana da yakinin cewa kotun koli za ta yi adalci a shari'ar su da suka kai gabanta.
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.
Yace baza su bi Ali Modu Sherriff ba saboda sun gano ba jam'iyyar bace a zuciyarsa.
Yana kuma kara wa jariran dake cikin iyayensu lafiya.
An gudanar da Addu’o’in ne a garin Miga dake jihar Jigawa.