Sojojin Najeriya sun yi rawar gani, amma akwai buƙatar ƙari – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa
Sannan ƙungiyar ta miƙa saƙon jajentawa ga waɗanda suka gamu da tsautsayin ayyukan 'yan ta'adda da masu satar mutane
Sannan ƙungiyar ta miƙa saƙon jajentawa ga waɗanda suka gamu da tsautsayin ayyukan 'yan ta'adda da masu satar mutane
Haka kuma sun jajanta wa al'ummar jihar Jigawa musamman iyalan waɗanda haɗarin gobarar tankar man fetur ya rutsa da su.
Yan majalisun tarayyar Najeriya sun yi ƙaurin suna wajen cin zarafin mutane da zarar sun sami damar hakan.
Shi ma wani tsohon ma'aikaci wanda ya roƙi a sakaya sunansa, ya ce abin damuwa yadda gwamnati ke jinkiri wajen...
Sakamakon haka, ƙungiyoyin suke umartar dukkan 'ya'yansu da ke jami'o'i da sauran cibiyoyi da ke da alaƙa da su tsunduma
Ƙasar Saudiyya za ta ba da tallafin maƙudan kuɗi ga mutanen da suka rasa matsugunansu a Najeriya da wasu ƙasashe
Sannan CAF ta ci hukumar ƙwallon ƙafa ta Libya tarar Dala 50,000, da kuma umarnin biyan kuɗin cikin kwanaki 60.
Wannan dai ka iya haifar da wani mummunan tsarin siyasa ta yadda mai mulki shi ne zai riƙa dama siyasar...
Duk da cewa ta yanke hukuncin ƙin bai wa zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomi kuɗaɗensu, amma sahihin zaɓe ya gagara.
Wani matashi mai suna Salisu Ibrahim Yakasai, ya bayyana jin daɗinsa da yadda aka gudanar da zaɓen a wannan shekara.