Ma’ajin jam’iyyar APC na jihar Katsina da wadansu ‘ya’yan jam’iyyar 4000 sun koma PDP
Yace dukkan su sun amince su fice daga jam’iyyar APC din ne saboda watsi dasu da jam’iyyar tayi.
Yace dukkan su sun amince su fice daga jam’iyyar APC din ne saboda watsi dasu da jam’iyyar tayi.
Mataimakin shugaban kasa Osinbajo ne zai shugabanci kwamitin gudanarwan hukumar NEMA.
Shettima ya jagoranci sarakunan ne da shugabannin siyasa daga jihar ranar Barno ranar Alhamis.
" Rayuwa da mutuwa duk na Allah ne amma shugaban kasa na matukar neman hutu yanzu.
Jaririyar dai agola ce a gidan Magaji Dansale.
Akwai wasu alamomi da yake nuna cewa mutum ya kamu da cutar.
Anyi wa yara sama da 17,000 rigakafin cutar dake garuruwan dake babban birnin tarayyan.
Ndume yayi kokarin ganin hakan ya yiwu amma har yanzu ana ta kai ruwa rana akan maganar Ibrahim Magu din.
Ya fadi hakan ne a Kaduna inda ya yi bayanin cewa babu gaskiya a zargin.
Kwamitin da ta mika sakamakon bincikenta yau a zauren majalisar ta ce sanata Ndume ya yiwa majalisar karya.