TSAKANIN SARAKI DA NDUME: Kashim Shettima ya ziyarci Saraki domin neman ayi Sulhu
Shettima ya jagoranci sarakunan ne da shugabannin siyasa daga jihar ranar Barno ranar Alhamis.
Shettima ya jagoranci sarakunan ne da shugabannin siyasa daga jihar ranar Barno ranar Alhamis.
" Rayuwa da mutuwa duk na Allah ne amma shugaban kasa na matukar neman hutu yanzu.
Jaririyar dai agola ce a gidan Magaji Dansale.
Akwai wasu alamomi da yake nuna cewa mutum ya kamu da cutar.
Anyi wa yara sama da 17,000 rigakafin cutar dake garuruwan dake babban birnin tarayyan.
Ndume yayi kokarin ganin hakan ya yiwu amma har yanzu ana ta kai ruwa rana akan maganar Ibrahim Magu din.
Ya fadi hakan ne a Kaduna inda ya yi bayanin cewa babu gaskiya a zargin.
Kwamitin da ta mika sakamakon bincikenta yau a zauren majalisar ta ce sanata Ndume ya yiwa majalisar karya.
Dogara ya fadi hakanne da yake ganawa da editocin gidajen jarida a majalisar wakilai.
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.