Daliban jami’ar jihar Kaduna KASU sun gudanar da zanga-zanga
Daliban sun dauki tsawon awoyi uku suna zanga-zangar da ya jawo kusan rufe titin Tafawa Balewa da ke cikin Kaduna.
Daliban sun dauki tsawon awoyi uku suna zanga-zangar da ya jawo kusan rufe titin Tafawa Balewa da ke cikin Kaduna.
Suna kira ne da neman a janye dakatarwar da majalisa ta yi wa Sanata Ndume.
A yau Litinin ne Gwamnatin Tarayya ta gurfanar da babban mai tsaron lafiyar Sheikh Ibrahim El-Zakzaky a kotu. Mai tsaron ...
Alkali Fati Auna ta ce za'a ci gaba da shari'a ranar 5 ga watan Afrilu, 2017.
Wannan mummunar aiki dai ya fara zama ruwan dare a makarantu.
An fara samun dogayen layukan mai a gidajen mai dake fadin kasarnan.
Yace dukkan su sun amince su fice daga jam’iyyar APC din ne saboda watsi dasu da jam’iyyar tayi.
Mataimakin shugaban kasa Osinbajo ne zai shugabanci kwamitin gudanarwan hukumar NEMA.
Shettima ya jagoranci sarakunan ne da shugabannin siyasa daga jihar ranar Barno ranar Alhamis.
" Rayuwa da mutuwa duk na Allah ne amma shugaban kasa na matukar neman hutu yanzu.