HATTARA: Kanjamau ya zama ruwan dare a Abuja – Likita Walter
Da ga karshe ya ce mafi yawan mata a garin Abuja na aikata sana’ar Karuwanci saboda kudin da suke samu ...
Da ga karshe ya ce mafi yawan mata a garin Abuja na aikata sana’ar Karuwanci saboda kudin da suke samu ...
Bayan haka ya gana na gwamnan kaduna Nasir El-Rufai a gidan Sir Kashim Ibrahim, a Kaduna.
Tun cikin 2009 ne sojoji ke faman yaki da Boko Haram, a lokacin da ‘yan kungiyar su ka fara sunkuru.
Sun ce sun shirya wannan zanga –zanga ne don gwamnati ta gaggauta daukan mataki kan matsalar.
Alpha Conde na kasar Guinea ya shirya wa Buhari addu'oi na musamman.
Rahoton ya ce gwamnati ta bayar da muhimmanci sosai a kan masu hayayagar kafa Biafra.
Ghali yayi hasarar wayoyin sama da naira miliyan 2 a wannan sata.
Zumuncin da ke tsakanin kasar Jamus da Najeriya mai karfi ne.
Bayanin ya kara da cewa an kuma harbe wata ‘yar-kunar-bakin-wake a Kofar shiga Jami’ar Maiduguri.
An kori ‘yan sanda 3 saboda laifin damfarar naira 200,000