Ya zama wajibi mu tabbatar da yin nasara -Cewar Osinbajo
Osinbajo ya yi wannan jawabi ne a rananr Alhamis, yayin taron Majalisar Zartaswa a fadar Aso Rock, cikin Villa.
Osinbajo ya yi wannan jawabi ne a rananr Alhamis, yayin taron Majalisar Zartaswa a fadar Aso Rock, cikin Villa.
Hukumar ta sanar da haka ne ganin yadda cutar Hepatitis E ta bullo a jihar Borno inda mutane 562 suka ...
Innocent Vakkai ya ce gwamnati za ta turo kwararrun ma’aikatan kiwon lafiya domin yin allurar rigakafi a jihar musamman a ...
Okah ta bayyana haka a garin Osogbo, yayin da ta ke jawabi wajen bude ofishin hukumar a shiyyar Osogbo.
Ibrahim Augie ya ce wannan kudin harajin da suka tara ya yi kadan idan aka kwatanta shi da yawan kudin ...
Jam’iyyar PDP a jihar ta ce jinkirin ya wahalar da mahajjata wanda ya hada da kwana flin Allah ta'ala na ...
Kwamishinan ilimi na jihar Andrew Nok ya ce gwamnatin ta fara raba kujeru 90,000 ga wasu makarantun.
Dubban mutane ne suka halarci jana’izar inda har yanzu ana karbar gaisuwa a gidan mamacin dake Unguwar Tudun Wada, Katsina.
Kamfanin Dillancin Labarai dai ya ruwaito cewa an kashe masunta 31 a Tafkin Chadi, a ranakun 5 da 6 Ga ...
Kwanciya a katifar da bai kamata ba na kawo ciwon baya.