Maganganun da Dickson yayi akan Kwamitin Makarfi ra’ayinsa ne ba na jam’iyyar ba – Inji Adeyeye
Adeyeye ya ce jami’yar PDP na bangaren Makarfi ba za ta sauka ba domin ba ita ta nada kanta ba.
Adeyeye ya ce jami’yar PDP na bangaren Makarfi ba za ta sauka ba domin ba ita ta nada kanta ba.
Kotu na tuhumar Andrew Yakubu da wawushe wasu kudade da ya kai naira biliyan uku.
gwamnati na kokarin ganin ta shawo matsalolin da ake ta fama dashi a wajen hako ma’adinai a kasa Najeriya.
Janar David yace bai ga dalilin da zai sa wai ace maganar saka riga ya zama abin tada hankali ba.
El-Rufai yayi hakan ne domin mutane su ga kamar abin kirkine yayi
Buhari shi kadai ba zai iya yaki da cin hanci da rashawa ba
Yace gwamnati tayi hakanne domin ganin an shawo kan cutar kafin ta yadu wadansu garuruwan.
Wani shugaban kungiyar Madrid ya ce wannan hadi bai yi musu dadi ba.
n shede shi da gaskiya da guje wa abun duniya.
Daga karshe majalisar ta kore shi sannan ta ce ya dawo gabanta ranar Laraba mai zuwa sanye da Unifom.