FYADE: Kotu ta daure dan shekara 14
Suleiman yace ya yi haka ne domin ya zamo ishara ga masu aikata irin haka.
Suleiman yace ya yi haka ne domin ya zamo ishara ga masu aikata irin haka.
Ta ce ana nan ana tsananta bincike tukunna.
Okunuga, mai shekaru 21 da haihuwa, an gurfanar da shi ne a Kotun Majistare ta Ikeja, Lagos a yau Alhamis.
Friday ya musanta wannan zargi da ake masa.
Shi ko gogan naka Abubakar cewa yayi wai yarinyar budurwar sa ce ba sato ta ya yi ba.
Matashin mai suna Umaru, yana aikin gyaran wutan lantarki ne.