Akalla kashi 70% na malaman makarantu masu zaman kansu a Kudu maso Yammacin Najeriya ba su da kwarewa – TRCN
Ajiboye ya fadi haka ne a taron saka hannu a takardan yarjejeniya tsakanin TRCN da Kungiyar INSTILL dake kasar Afrika ...
Ajiboye ya fadi haka ne a taron saka hannu a takardan yarjejeniya tsakanin TRCN da Kungiyar INSTILL dake kasar Afrika ...
Rukunin wasu daga cikin manyan malaman Kaduna sun yi buɗe baki da zaɓaɓɓen gwamnan Kaduna Sanata Uba Sani.
Ministan Harkokin Ilimi, Adamu Adamu ne ya bayyana haka a taron da Ƙaramin Ministan Ilimi Goodluck Opiah ya wakilce shi, ...
Cikin waɗanda ba su rubuta jarabawar ba harda shugaban kungiyar malaman firamare na kasa, Audu Amba, wanda shima an sallameshi.
Malaman inji majiyar sun zargi Gwamnatin Tarayya da rashin cika alƙawari, yin baki biyu da kuma zumbuɗa ƙarya.
Sannan kuma shi Tinubun dai, idan kun tuna, ya kashe kudi, makudai, masu yawa, ya gyara Arewa House. Shine shima ...
An nuno shi tsakiyar wasu gwamnoni da su ka je domin yi masa jaje, cikin su har da Shugaban Ƙungiyar ...
Dan Majalisa mai wakiltar Karamar Hukumar Daura, Nasir Yahaya ya kaddamar da rabon tallafin kudi a harabar ofishin sa da ...
Cikin makon da ya gabata ne PREMIUM TIMES ta fallasa gidogar zargin gaggawar da rawar jikin da su Ministan Shari’a ...
Cikin wani taron maneman labarai da ya shirya A Bauchi Sheikh Dan’azumi Tafawa Balewa ya bayyana cewa a ka’idar shari’a ...