Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW
Rundunar ƴan sandan jihar Sokoto ta bayyana cewa ta yi kama wasu mutum biyu da ake zargi hannu wajen kisan ...
Rundunar ƴan sandan jihar Sokoto ta bayyana cewa ta yi kama wasu mutum biyu da ake zargi hannu wajen kisan ...
Kuma Sheikh Gumi yayi mana wa'azi, kuma yanzu munga amfanin wa'azin don haka muna son kasarmu ta zauna lafiya da ...
PREMIUM TIMES ta yi masa tattaki, ta tattauna da shi, kamar yadda za ku karanta tsakuren da aka fito da ...
A baya, nayi kasada da rayuwata wajen shiga daji ina ganawa da su domin kawo zaman lafiya a kasata amma ...
Idan za a iya tunawa, IPOB ita ma an bayyana kungiyar ta ‘yan ta’adda, har ma da umurnin kotu ya ...
Gwamnonin Kaduna da Neja sun turje cewa atitir ba za su zauna da ƴan bindiga ko su biya kudin fansar ...
Sace-sace yaran makaranta ya ƙaru, kashe-kashen mutanen da basu ji ba basu bani ya yawaita, gaba ɗaya komai ya dagule ...
Gumi, wanda tsohon Soja ne kuma mai sukar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, yana yawan kira a kafafen yada labarai
Gumi na magana ne dangane da sace ɗaliban Islamiyya 139 da mahara su ka yi a garin Tegina, cikin Ƙaramar ...
Sun kuma yi barazanar kashe sauran idan ba a biya su diyyar naira miliyan 100 ba kafin su sake su.