An haramta wa Fulani gudanar da bukukuwan aure a cikin dare a garin Jeke, jihar Jigawa
Jami’in yada labarai na karamar hukumar ne, mai suna Daudu Sulaiman, ya bayyana wa kamfanin dillancin labarai na kasa, NAN ...
Jami’in yada labarai na karamar hukumar ne, mai suna Daudu Sulaiman, ya bayyana wa kamfanin dillancin labarai na kasa, NAN ...
Babban Sakataren dai ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na NAN cewa, an yi nisa wajen cim ma wannan yarjejeniya ...
A tsakanin watan Nuwamba zuwa Afrilu mutane da dama sun rasa rayukansu a dalilin yaduwar cutar.
" Rayuwa da mutuwa duk na Allah ne amma shugaban kasa na matukar neman hutu yanzu.
Sunday Umaru yana da aure da ‘ya’ya.
Kawancen Majalisar dattijai da fadar shugaban kasar ya tabarbare a dan kwanakinnan.
Ndume yayi kokarin ganin hakan ya yiwu amma har yanzu ana ta kai ruwa rana akan maganar Ibrahim Magu din.
Shi Zubairu da ake zargi da aikata wannan mummunar aiki ya ki amincewa da zargin.
Dogara ya fadi hakanne da yake ganawa da editocin gidajen jarida a majalisar wakilai.
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.