Sunayen mutane 17 da aka kama da laifi a rikicin kudanci Kaduna
Nelson Paul, Bulus Jatau, Adamu Umar, Mohammed Jori, Abubakar Mohammed, da sauransu ne aka Kama.
Nelson Paul, Bulus Jatau, Adamu Umar, Mohammed Jori, Abubakar Mohammed, da sauransu ne aka Kama.
Tuface ya shirya wata zanga-zanga domin nuna bacin ransa da kira ga gwamnati da ta kawo wa mutane dauki akan...
Rabiyu Yusus Manri - yayi kira ga gwamnati da kara wadata manoma da taki. Y ace hakann ezai sa a...
An nada sani Aliyu shugaban hukumar NACA ne a watan Nuwamban shekara ta 2016.
Sakataren kungiyar Ibrahim Kufaina yace babu wata addini da yace ka kashe dan uwanka wai don ba addininku daya ba.
Ya roki mutanen jihar Kaduna da su zauna da juna lafiya.
Lucky Irabor yace Bayan haka sun kwato makamai da motocin yaki masu dimbin yawa daga hannu Boko Haram din.
Ismail ya ce mahaucin ya rudi yariyar ne zuwa wani kangon gini inda ya danne ta da karfin tsiya
Hukumar kiwon lafiya ta duniya ta ce mafi yawan yawan mutane a duniya na fama da matsalar rashin motsa jiki.
Kwanakin baya gwamnati ta bada kwangilan gyaran hanyar Kaduna zuwa Abuja duk saboda hakan.