RAMADAN: Sanata Sankara ya gwangwaje ‘yan jam’iyarsa da miliyan N36 kudin shan ruwa
Wasu yan jam'iya da suka amfana sunyiwa sanatar addu'o'in samun nasara a rayuwa da fatan cewa Allah ya kaimu shekarar...
Wasu yan jam'iya da suka amfana sunyiwa sanatar addu'o'in samun nasara a rayuwa da fatan cewa Allah ya kaimu shekarar...
Sarkin ya kuma yin kira ga al'umma dasu bada himma wajen addu'o'i kan jagoranci nagari da wamzuwar zaman lafiya a...
Auren dai ya haifar da cecekuce duk da cewar bai sabawa shari'a ba, amma an ce ana barin halal dun...
Gwamnatin tarayya ta sake bude bangaren sufurin jiragen sama na matafiya kasashen waje na filin jirgin saman Aminu Kano ranar...
Shugaba Muhammadu Buhari nada ya nada DIG Usman Alkali Baba a zaman sabon sufetan 'yan sandan Najeriya.
Taron ya samu jagorancin sarkin na karaye Ibrahim Abubakar II wadda aka yi a fadarsa dake garin na Karaye, inji...
Kamfanin raba wutar lantarkin ta KEDCO tayi karar magidancin da kaninsa, suna zarginsu da satar wutar harna wata 15.
Allah yayiwa shugaban Karamar Hukamar Birniwa, Muhammad Jaji-Dole, dake Jihar Jigawa rasuwa.
Kullum yana hanyar yiwa Buhari da APC aiki daga can sai can ya kasa samun nutsuwa ya zauna a Jigawa
Gwarzayen sun kara da masu karatu da yawa in da a karshe suka yi nasara a matakin karatun izufi 60...