Rundunar Sojin Najeriya ta kori sojanta saboda yankan rago da ya yi wa budurwarsa
Sunday Umaru yana da aure da ‘ya’ya.
Sunday Umaru yana da aure da ‘ya’ya.
A daina ganin cutar kanjamau a matsayin wani tsafi ne ko jifa.
Akwai wasu alamomi da yake nuna cewa mutum ya kamu da cutar.
Shi Zubairu da ake zargi da aikata wannan mummunar aiki ya ki amincewa da zargin.
Ya fadi hakan ne a Kaduna inda ya yi bayanin cewa babu gaskiya a zargin.
Wadanda aka cire din suna morewa shirin ne ba tare da samun sahihiyar amincewar hukumar ba.
Shehu Sani ya fadi hakanne a karamar hukumar Chikun lokacin da yake ganawa da shugabannin karamar hukumar.
Kauyukan sun hada da Mittiri, Akalli da Arribbari.
Ta ce Daniel Jonah Melaye ya kammala karatunsa na digiri a shekarar 2000.
Kwamishinan kiwon lafiya na jihar Sokoto Balarabe Kakale yace cutar Sankarau ya yi sanadiyyar mutuwan mutane 21 a kananan hukumomi...