RASHIN TSARO: Yadda Boko Haram su ka shammace ni, su ka yi min kwanton-bauna -Inji Buratai
Buratai ya yi wannan bayani a lokacin da ya ke bude gadar da sojoji su ka gina a garin Kuta, ...
Buratai ya yi wannan bayani a lokacin da ya ke bude gadar da sojoji su ka gina a garin Kuta, ...
Buhari ya ce Najeriya na kara bijiro da sabbin dabarun yaki da kuma makamai na zamani domin yi wa Boko ...
Jihohin Arewa Maso Yamma sun hada da, Kaduna, Kano, Zamfara, Sokoto, Kebbi, Katsina da Jigawa.
Monguno ya ce wannan shine karo na uku da ake zaman kwamitin tsaro na kasa a fadar shugaban kasa.
Buratai ya bayyana haka a lokacin da Matawalle ke zagayawa da shi cikin daya daga rugage uku da jihar ke ...
Enenche ya ce a wadannan arangama, an kwace bindigogi da albarusai da gurneti da makamin roket da dama a hannun ...
Ya gargade su da su maida hankali su je su yi aiki tukuru ko kuma ya dau mataki akan su.
Abdullahi, wanda ke da mukamin 'Staff Sergeant, ya caccake shugabannin sojojin tsaron kasar nan a soshiyal midiya, abin da bai ...
Rundunar sojin Najeriya ta dakatar da karbar takardar neman yin murabus daga dakarunta.
Manyan sojoji 23 kenan aka dage daga ofishin ONSA ba tare da an musanya su da wasu ba. Dukkan su ...