Allah yayi wa Sarkin Deba Abubakar Waziri rasuwa
Sarkin ya rasune bayan fama da rashin lafiya da yayi.
Sarkin ya rasune bayan fama da rashin lafiya da yayi.
Majalisar ta karanta wasikar dake kunshe da sunayen a zauren majalisar
Yanzu dai ya amince ya bayyana a gaban kwamitin Sanata Shehu sani domin kare kansa.
Mijin nata dai ya umurci kotun da ta raba auren nasu domin ba zai iya zama da wannan mata ba.
Rashin sakin El-Zakzaky yana da hadarin gaske
Likitoci sun tabbatar da mutuwar kwamishina.
Saraki ya ce babu ruwansa da rikicin mota da hukumar kwastam ta ke ta magana akai
Kakakin jam’iyyar Bolaji Abdullahi ne ya sanar da hakaan a wata takarda da ya saka ma hannu yau.
Sanata Dino Melaye ne ya fadi hakanne
Hameed Ali da Saraki sunyi ganawan ne a asirce da yamman Laraba.