Majalisar Koli na Shari’ar Musulunci ta wanke wani sanata da aka zarga da ɗaukar nauyin ‘yan bindiga
Kotun Ƙolin Musuluncin ta ce tana da muhimman bayanai game da batun matsalar tsaro tun daga lokacin tsohon shugaban ƙasa
Kotun Ƙolin Musuluncin ta ce tana da muhimman bayanai game da batun matsalar tsaro tun daga lokacin tsohon shugaban ƙasa
Jihohin sun yace sun dogara ne da kundin tsarin mulki kuma duk dokar da ta saɓa wa kudin tsarin mulki,...
Sannan ya jaddada buƙatar yin aiki domin kare martabar jam'iyyarsu ta APC wanda shi ne zai tabbatar da nasararta a...
Ya kuma ba da tabbacin cewa Dakarun Tsaro na jihar za su ƙara himmatuwa wajen kai wa ‘yan bindigar hari...
Ya ce batun magance matsalar abinci marar gina jiki na daga jikin muhimman abubuwa da gwamnatin shugaban ƙasa ya sa...
Wannan na zuwa ne bayan da kamfanin man ya yanke shawarar dakatar da yarjejeniya ta musamman da matatar man Ɗangote.
A bara dai an gudanar da taron bunƙasa fasahar gwamnatin tarayya ne a watan Oktobar 2023 a babban ɗakin taro...
Zuwa yanzu kwamitin ta gano ma'aikatan 3,880 inda ta biya naira 4,860,613,699.22 domin sallaman ma'aikata 2,666 daga cikin su.
Daga nan ne aka ɗauki hotunan wurin da abin ya faru tare da kai gawar babban asibitin Isolo inda aka...
Na yi matuƙar farin ciki da wannan karramawa kuma ta yi min ƙaimi na ganin na cigaba da aiki ba...