Cigaba da binciken hukumar NAHCON zai kawo tsaiko wajen aikin Hajjin bana – IHR
Ƙungiyar ta ce a ranar 4 ga watan Nuwamba, kwamitin binciken ya gayyaci shugabannin jin daɗin alhazan jihohin ƙasar nan...
Ƙungiyar ta ce a ranar 4 ga watan Nuwamba, kwamitin binciken ya gayyaci shugabannin jin daɗin alhazan jihohin ƙasar nan...
Ƙungiyar ƙwadagon ta bayyana haka ne ciki saƙon bayan taron majalisar zartarwa ta ƙungiyar a Fatakwal babban birnin jihar Ribas.
"Wannan hari ba iya murƙushe ƙarfin sanan nan ɗan bindigar nan, Ado Aleiro, ya yi ba har ma da kama...
"TCN na sanar da al'umma cewa an sake kai wa layin wuta na Lokoja-Gwagwalada hari a ranar Asabar da safe."
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil'Adama ta Amnesty International nuna damuwarta game da labarin sace wata matashiya mai suna Hamdiyya Sidi wacce...
Gwarzo ya ce muƙamin da aka ba wa Yusuf Ata kamata ya yi a ba wa Nasiru Gawuna wanda ya...
Ba na ɓata lokacin wajen jiran Adaidaita. A kodayaushe naman ina zuwa makaranta a kan lokaci. Ina jin ƙarfi a...
Ministan ya yi alƙawarin tabbatar da nasarar jami'iyyar APC a Kano domin kuwa mutanen Kano sun samu wakilcin da ya...
Rashin wutar dai ta faru sakamakon ayyukan 'yan bindiga waɗanda suka lalata layukan da ke dakon wutar a jihar Neja.
Uwargidan shugaban ta yi wannan karin haske ne ta bakin mai taimaka mata ta musamman kan kan yaɗa labarai, Busola...