Buhari ya mika sunayen Ministoci biyu Majalisar Dattijai domin tantancesu
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.
Ita Enang yace Majalisar dattijai ba majalisa bace wanda za’ayi wasa da ita.
Sarkin ya rasune bayan fama da rashin lafiya da yayi.
Majalisar ta karanta wasikar dake kunshe da sunayen a zauren majalisar
Yanzu dai ya amince ya bayyana a gaban kwamitin Sanata Shehu sani domin kare kansa.
Mijin nata dai ya umurci kotun da ta raba auren nasu domin ba zai iya zama da wannan mata ba.
Rashin sakin El-Zakzaky yana da hadarin gaske
Likitoci sun tabbatar da mutuwar kwamishina.
Saraki ya ce babu ruwansa da rikicin mota da hukumar kwastam ta ke ta magana akai
Kakakin jam’iyyar Bolaji Abdullahi ne ya sanar da hakaan a wata takarda da ya saka ma hannu yau.