Za a gina karamar tashar wutar lantarki domin wasu masana’antun Kano
Ministan Cinikayya da Masana’antu Richard Adeniyi-Adebayo ne ya bayyana haka a Kano, lokacin da ya kai ziyara a rukunin KFTZ.
Ministan Cinikayya da Masana’antu Richard Adeniyi-Adebayo ne ya bayyana haka a Kano, lokacin da ya kai ziyara a rukunin KFTZ.
An daure Kalu shekaru 12, bayan samun sa da kotu ta yi da laifin harkallar naira bilyan 7.56.
Gwamnati ta gurfanar da ‘yan Shi’ar da aka kama a kotu
Daga karshe aka fatattaki masu tattakin aka baza su sannan matafiya da su kan su sojojin suka kama gaban su.
Kwamishinan ‘Yan sandan Abuja Sadiq Bello ya sanar da hakan wa manema labarai inda ya kara da cewa sun kama ...
Bayan sace mutane da akeyi barayi na sata kamar babu gobe a hanyar.