Hoton Zanga-Zangar EndSARS ne aka sa a labarin wai ‘yan Kenya sun taya ‘Yan Najeriya zanga-zangar 12 ga Yuni – Binciken DUBAWA
Zargi: Wani mai amfani da shafin tiwita ya wallafa wani hoto yana zargin ‘yan Kenya sun marawa al’ummar Najeriya a ...
Zargi: Wani mai amfani da shafin tiwita ya wallafa wani hoto yana zargin ‘yan Kenya sun marawa al’ummar Najeriya a ...
Sun bayyana wannan sanarwa ce bayan sun shafe mako daya su na garkame da kotunan Najeriya, sun hana a gudanar ...
Adamu ya yi wannan hargadi a ranar Alhamis a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo.
Bai kamata ace an yi amfani da harsasan gaske ba, na roba ake amfani da su wajen yarwatsa masu zanga-zanga.
Ina baiwa matasan Arewa shawara da su janye jikinsu daga zanga-zangar karya.
Dama kuma tun a ranar Amurka ta rufe karamin ofishin jakadancin ta na da ke Lagos.
Fitaccen malamin addinin musulunci, mazaunin garin Kaduna, ya yi karin bayani kan yadda ake kudanar da zanga-zanga a shari'an ce.
Hakan yasa da a lama dai wasu da dama za su yi kwanan titi ne.
Kafin su kutsa cikin shafin bayanan Rundunar 'Yan Sanda, sai da su ka yi sanarwar nuna goyon bayan zanga-zangar neman ...
Dimbin mutane na ta ci gaba da bayyana ire-iren wadannan kakkausan kalaman kara wa Atiku kwarin-guiwa.