Zahra Buhari ta yi barazanar maka Sahara Reporters a kotu kan zargin yi mata kazafin handame naira biliyan 2.5
A cikin wasikar, Zahra Ndimi ta kuma nemi jaridar ta wallafa neman gafararta kowa ya gani nan da kwanaki bakwai.
A cikin wasikar, Zahra Ndimi ta kuma nemi jaridar ta wallafa neman gafararta kowa ya gani nan da kwanaki bakwai.
Sai dai ita Zara nata bai dade ba, ta yi maza maza ta cire a shafinta ta Instagram.
Gasar wanda BBC Hausa ta ke shirya wa duka shekara ya samu halarcin manyan baki ciki harda Zarra Buhari.