ZAMFARA: Duk wanda aka gani dauke da makami a harbe shi kawai – Umarnin gwamna Yari
Sarkin Anka ya roki gwamnan da a Karo wa Jihar da yankunan Jihar Jami'an tsaro.
Sarkin Anka ya roki gwamnan da a Karo wa Jihar da yankunan Jihar Jami'an tsaro.
A daidai maharan da aikata wannan mummunar abu ne wasu mazaunan kauyen suka kira jami’an tsaro.
Tinubu ya je wasu jihohin da ake ganin cewa tutar APC ta kama wuta sosai kamar jihohin Kano da Kaduna.
Gwamnan Jihar AbdulAziz Yari zai yi wa mutanen Jihar jawabi a kai.
" Idan aka ci gaba a haka hana ‘ya’yan mu karatun Boko zai yi."
Emgrinson ya ce za su kai mutanen kotu da zaran sun kammala bincike a kai.
Ya ce wannan shiri zai yi wa mutane sama da 9000, kafin a kammala shi.
Majiya ta ce hanyar shiga kauyen Birane ta na hadari sosai kuma ba ta da kyau.
Rikicin ya auku ne tsakanin masu farauta da barayin shanu
Gobarar ta tashi ne a gidan wani direba dake aiki a gidan gwamnatin a daren Talata.