Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu
An kai yaran kauyen su inda a nan yaran suka bayyana ta’asar da mahaifinsu ya riƙa yi da su amma ...
An kai yaran kauyen su inda a nan yaran suka bayyana ta’asar da mahaifinsu ya riƙa yi da su amma ...
Babban sakatariyar ma’aikatar kula da harkokin mata da yara kanana A’ishatu Dantsoho ta sanar da haka ranar Laraba.
Sashen Wayarwa da Gargadi na Ɓangaren Lafiya ya yi wannan gargaɗi a ranar Litinin, ya ce kowa ya yi nesa ...
Kotun sauraren kararrakin cin zarafin mata da yara kanana dake Ikeja jihar Legas a ranar Laraba ta fara shari’ar dan ...
Ndukwe ya ce sakamakon binciken da suka gudanar ya taimaka wajen ceto wani yaro karami da Miracle ta sace ranar ...
Kakakin rundunar Funmilayo Odunlami wacce ta sanar da haka wa PREMIUM TIMES ranar Talata ta ce yaran sun mutu a ...
Hukumar Bunƙasa Ilmi ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNESCO), ta ce Yara Ƙananan da ba su zuwa makaranta a Najeriya sun ...
Julie ta yi kira ga masu ruwa da tsaki musamman hukumar NAPTIP da su hada hannu domin yakan wannan matsala ...
Wannan matsala kuwa na shirin afkuwa ne sakamakon yaƙe-yaƙen ta'addanci da Boko Haram ke yi a Arewa maso Gabas.
Watakila mu ce tsohon gwamnan Kano kuma tsohon sanatan Kano ta tsakiya - Engineer Dr. Rabiu Musa Kwankwaso