Kotun Lokoja ta dage shari’ar Dino Melaye zuwa ranar Alhamis
Babbar Kotun Lokoja ta dage sauraren batun bayar da belin Sanata Dino Melaye zuwa ranar Alhamis mai zuwa.
Babbar Kotun Lokoja ta dage sauraren batun bayar da belin Sanata Dino Melaye zuwa ranar Alhamis mai zuwa.
Shugaban Kungiyar Gwamnonin APC, Rochas Okorocha na jihar Imo ne ya bayyana haka ga manema labarai a fadar gwamnatin tarayya.
An cafke Dino ne a filin jirgin saman Abuja
Ya na so Kotun Koli ta hana INEC ci gaba da yi wa Dino Melaye shirin kiranye.
Gwamna Yahaya na nan cikin koshin lafiya domin tuni likitocin sa sun daure kafar.
Za a kammala tantance kiranyen a ranar 29 Ga Afrilu.
Bukatun kungiyar sun hada da rashin biyan su likitoci albashi daidai da na kowa, rashin karin girma da sauran su.
Ya dauki kudi naira N430,000 ya hada musu da bindigogi uku ya ba su.
Tinubu ya je wasu jihohin da ake ganin cewa tutar APC ta kama wuta sosai kamar jihohin Kano da Kaduna.
Majalisar ta tattauna haka ne a zauren majalisa ranar Laraba.