Dalilin da ya sa ake samun matsanancin rashin wutan lantarki a Najeriya yanzu – Minista
Tun daga farkon watan Faburairu ne aka fara samun matsanancin rashin wutan lanlarki a jihohi da yankunan kasarnan da dama.
Tun daga farkon watan Faburairu ne aka fara samun matsanancin rashin wutan lanlarki a jihohi da yankunan kasarnan da dama.