Buhari ya yi tir da harin jirgin Majalisar Dinkin Duniya da Boko Haram suka yi
Edward Kallon wanda shi ne kodinatan ayyukan agaji na Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya, shi ne ya tabbatar da afkuwar ...
Edward Kallon wanda shi ne kodinatan ayyukan agaji na Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya, shi ne ya tabbatar da afkuwar ...
Wani bidiyo da aka rika watsawa ya nuno ana lalata a cikin motor mai tatoyi hudu, a lokacin da motar ...
Hukumar ta ce wadannan masu gudun hijira duk rikice-rikicen yakin Boko Haram ne ya haddasa su, wanda ya fi kazamcewa ...
Sannan bayan an hada rigakafin cutar Covid-19 za a tabbatar kowa ya samu maganin a duniya.
Kungiyar jinkai mai suna Alima da ke aiki karkashin UN ne ta fada cikin wannan tsautsayi.
Al’amarin ya faru ne a jiya Laraba, a birnin New York wurin taron Majalisar Dinkin Duniya, na 74.
Irin wadannan gine-gine ba su cike gurabun bukatar muhalli.
Haka Bande, dan Najeriya ya bayyana a wata tattaunawa da manema labaran Majalisar Dinkin Duniya ta yi da shi.
’Yan gudun hijira sama da 30,000 sun fantsamo Najeriya daga Kamaru
Amina ta ce Tafkin Chadi ya kasance gagarimin wurin neman abinci da sana’o’i na milyoyin jama’a.