Mutanen Kaduna sun saba da salon mulkin El-Rufai, Idan ba shi ba, irin sa kawai – Daga Saudatu Aliyu
Wasu da dama na ganin haka dai za su ci gaba da hakuri har kawai tunda sun saba da salon ...
Wasu da dama na ganin haka dai za su ci gaba da hakuri har kawai tunda sun saba da salon ...
Uba ya ce " Na tafi gidan Honarabul Sani Shaaban domin mu gana mu kuma tattauna da yin sulhu domin ...
Da yake bayyana sakamakon zaɓen a Kaduna, malamin zaɓe Anachuna Izu, ya ce sanata Uba ya samu zunzurutun kuri'u 1, ...
Amma a 2019 Gwamna El-Rufai ya karya wannan daɗaɗɗiyar al'ada, inda ya ɗauki Musulma Hadiza Balarabe ta zama mataimakiyar Gwamna.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Kaduna, Mohammed Sani Dattijo ya janye wa sanata Uba Sani.
Tawagar sanatan dai ta fara ne da kai gaisuwar ta'aziyya ga iyalan Kashim Bukar Shettima wanda ya rasa mahaifinsa.
A daren Laraba a wani taro da aka yi a tsakanin magoya bayan gwamna El-Rufai da sauran gaggan ƴan siyasan ...
Idan ka yi zurfin tunani da hange mai nisa, zaka ga lallai fa za a samu matsalar gaske a lokacin ...
Arziki da Ɗaukakan da Allah yayi masa bai rufe masa ido ba. A duk lokacin da ka bukaci ganin sa ...
Tawagar sanata Uba ta dira ofishin jam'iyyar APC dake Abuja inda daya daga cikin shuagabnnin jam'iyyar Suleiman Argungu ya ƙarɓe ...