Majalisar dokokin Kaduna ta kaddamar da binciken basukan da El-Rufai ya ciwo, kwangiloli, da kuma bankado harkallar da ake zargin gwamnatin ta tafka
Kwamitin majalisar za ta gayyaci duk wani jigo a gwamnatin El-Rufai da suka hada da kwamishinonin sa, tsohon kakakin majalisa, ...